fidelitybank

Da Dumi-Dumi: APC ta budawa Jonathan duk da ba a tantance shi ba

Date:

Shugaban kwamitin tantance shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki kan zaben 2023, John Odigie-Oyegun, a ranar Juma’a ya ce, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ba ya cikin wadanda aka tantance.

POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, Oyegun a lokacin da yake zantawa da manema labarai jim kadan bayan mika rahoton kwamitinsa na tantance masu neman shugabancin kasar nan a jam’iyyar APC, ya ce duk da cewa, wasu kungiyoyi sun saya wa Jonathan fom, tsohon shugaban na Najeriya bai kammala fom din ba, haka kuma ba a yi masa tambayoyi ba.

Jaridar ta ruwaito cewa kwamitin tantancewar na jam’iyyar APC a yau ya mika rahoton aikin ta ga shugabannin jam’iyyar.

An hana mutane 10 masu neman takara, amma har yanzu ba a bayyana sunayensu ba.

Jam’iyyar APC ta sayar da fom din tsayawa takara da shelanta sha’awa 28 na zaben shugaban kasa, inda 25 daga cikinsu suka cike suka koma jam’iyyar.

An shirya gudanar da zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyya mai mulki a ranakun 6-8 ga watan Yuni.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp