fidelitybank

Da Dumi-Dumi: APC ta budawa Jonathan duk da ba a tantance shi ba

Date:

Shugaban kwamitin tantance shugaban kasa na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) mai mulki kan zaben 2023, John Odigie-Oyegun, a ranar Juma’a ya ce, tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ba ya cikin wadanda aka tantance.

POLITICS NIGERIA ta ruwaito cewa, Oyegun a lokacin da yake zantawa da manema labarai jim kadan bayan mika rahoton kwamitinsa na tantance masu neman shugabancin kasar nan a jam’iyyar APC, ya ce duk da cewa, wasu kungiyoyi sun saya wa Jonathan fom, tsohon shugaban na Najeriya bai kammala fom din ba, haka kuma ba a yi masa tambayoyi ba.

Jaridar ta ruwaito cewa kwamitin tantancewar na jam’iyyar APC a yau ya mika rahoton aikin ta ga shugabannin jam’iyyar.

An hana mutane 10 masu neman takara, amma har yanzu ba a bayyana sunayensu ba.

Jam’iyyar APC ta sayar da fom din tsayawa takara da shelanta sha’awa 28 na zaben shugaban kasa, inda 25 daga cikinsu suka cike suka koma jam’iyyar.

An shirya gudanar da zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyya mai mulki a ranakun 6-8 ga watan Yuni.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp