fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An yi garkuwa da wani sojin ruwan Najeriya a Kogi

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba, sun yi garkuwa da wani jami’in sojan ruwan kasa a jihar Kogi.

Rahotanni sun bayyana cewa, a safiyar ranar Talata, sun ce jami’in sojan ruwa, Musa Lawal mai lambar yabo ta X12775 ABRP3 an yi garkuwa da shi ne a daren Litinin.

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa, jami’in da ke aiki da shelkwatar sojojin ruwa da ke Abuja, an dauke shi ne daga gidan sa da ke Lokoja da misalin karfe 8:00 na daren jiya.

An ce maharan sun lalata kofofin Lawal da tagoginsa kafin su shiga gidansa.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Williams Ayah, wanda shi ma jaridar PUNCH ta tuntuba, ya ce har yanzu ba a sanar da hukumar faruwar lamarin ba, amma ya yi alkawarin jin ta bakin DPO din da abin ya shafa.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...
X whatsapp