fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An yi garkuwa da wani sojin ruwan Najeriya a Kogi

Date:

Wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su waye ba, sun yi garkuwa da wani jami’in sojan ruwan kasa a jihar Kogi.

Rahotanni sun bayyana cewa, a safiyar ranar Talata, sun ce jami’in sojan ruwa, Musa Lawal mai lambar yabo ta X12775 ABRP3 an yi garkuwa da shi ne a daren Litinin.

Jaridar PUNCH ta ruwaito cewa, jami’in da ke aiki da shelkwatar sojojin ruwa da ke Abuja, an dauke shi ne daga gidan sa da ke Lokoja da misalin karfe 8:00 na daren jiya.

An ce maharan sun lalata kofofin Lawal da tagoginsa kafin su shiga gidansa.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, SP Williams Ayah, wanda shi ma jaridar PUNCH ta tuntuba, ya ce har yanzu ba a sanar da hukumar faruwar lamarin ba, amma ya yi alkawarin jin ta bakin DPO din da abin ya shafa.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp