fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An yi garkuwa da tsohon sakataren hukumar kwallon kafa da tsohon kocin Golden Eaglets

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon babban sakataren hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, Ahmed Sani Toro.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, Ahmed Wakili ya tabbatar da sace mutanen a ranar Lahadi.

Wakili ya ce, ba shi da cikakken bayani kan lamarin kamar yadda ya faru a wajen jiharsa.

Ya ce: “Eh, labarin gaskiya ne. Na ci karo da daya daga cikin ‘ya’yansa, wanda ya shaida min cewa an sace shi ne a hanyar Akwanga a Nasarawa a lokacin da yake dawowa daga Abuja. Sauran bayanai idan na samu za a sanar da ku.”

Sai dai wani mai ruwa da tsaki a harkar kwallon kafa a jihar Bauch, wanda kuma aminin Toro ne ya ce an sace tsohon mai taimaka wa NFF ne a daren ranar Asabar a hanyar Abuja zuwa Jos tare da wani tsohon mataimakin kocin Golden Eaglets, Garba Iliya.

Ya shaida wa Aminiya cewa dukkan mutanen biyu suna komawa Bauchi ne bayan halartar daurin auren dan tsohon shugaban Hukumar NFF, Alhaji Aminu Maigari a Abuja ranar Juma’a.

Majiyar ta ce, “Gaskiya an sace su ne a kusa da Ryom a Jihar Filato a lokacin da suke komawa Bauchi daga Abuja.

legit new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp