fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An yi garkuwa da tsohon sakataren hukumar kwallon kafa da tsohon kocin Golden Eaglets

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da tsohon babban sakataren hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF, Ahmed Sani Toro.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Bauchi, Ahmed Wakili ya tabbatar da sace mutanen a ranar Lahadi.

Wakili ya ce, ba shi da cikakken bayani kan lamarin kamar yadda ya faru a wajen jiharsa.

Ya ce: “Eh, labarin gaskiya ne. Na ci karo da daya daga cikin ‘ya’yansa, wanda ya shaida min cewa an sace shi ne a hanyar Akwanga a Nasarawa a lokacin da yake dawowa daga Abuja. Sauran bayanai idan na samu za a sanar da ku.”

Sai dai wani mai ruwa da tsaki a harkar kwallon kafa a jihar Bauch, wanda kuma aminin Toro ne ya ce an sace tsohon mai taimaka wa NFF ne a daren ranar Asabar a hanyar Abuja zuwa Jos tare da wani tsohon mataimakin kocin Golden Eaglets, Garba Iliya.

Ya shaida wa Aminiya cewa dukkan mutanen biyu suna komawa Bauchi ne bayan halartar daurin auren dan tsohon shugaban Hukumar NFF, Alhaji Aminu Maigari a Abuja ranar Juma’a.

Majiyar ta ce, “Gaskiya an sace su ne a kusa da Ryom a Jihar Filato a lokacin da suke komawa Bauchi daga Abuja.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp