fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An yi garkuwa da matar shugaban ma’aikatan NULGE a Zamfara

Date:

An yi garkuwa da matar shugaban kungiyar ma’aikatan kananan hukumomin jihar Zamfara, Sanusi Mohammed Gusau.

Matar mai suna Ramatu Yunusa, an sace ta ne daga gidan mijinta da ke Damba Gusau da safiyar Talata.

Gusau wanda ya bayyana hakan ga jaridar The Punch, ya ce ‘yan bindigar sun shiga gidansa da misalin karfe daya na safiyar ranar Talata, inda suka yi awon gaba da matarsa mai ciki wadda za a haifo jaririn a kowane lokaci.

A cewarsa, yana farkawa ne a lokacin da ‘yan fashin suka tsallake shingen da nufin sace shi amma kwatsam ya buya inda ba su gan shi ba.

Gusau ya ce, “Sun tsallake bango suka karya min kofa amma kafin su shiga dakina na buya a wani wuri.

“Lokacin da suka binciki gidan ba su gan ni ba, sai suka sace matata mai ciki, Ramatu.”

“Tana iya haihuwa kowane lokaci daga yanzu saboda ranar da ake sa ran haihuwa a cikin wannan makon.”

Sai dai ya bayyana cewa har yanzu ‘yan bindigar ba su kai gare shi ba.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp