fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An tabbatar da mutuwar shugaban kungiyar Inyamurai

Date:

An samu karin haske kan rade-radin da ake ta yadawa game da mutuwar shugaban kungiyar Ohanaeze Ndigbo, George Obiozor.

Wani babban jigo na Ohanaeze ya tabbatar wa DAILY POST cewa Obiozor ya mutu a ranar 26 ga Disamba.

Basaraken, wanda ya nemi a sakaya sunansa ya shaida cewa, Obiozor ya mutu ne sakamakon wata cuta da ke da alaka da zuciya.

Sai dai ya ce, kungiyar ta Igbo ba za ta sanar da mutuwar Obiozor ba har sai danginsa sun bayyana hakan.

“Mutumin ya mutu amma ba a al’adarmu ba ne mu sanar da irin wannan mutuwar ko da muna da irin wannan bayanin, muna barin ’yan uwa su yi irin wannan sanarwar.

“Ya rasu ne a ranar Litinin sakamakon cutar da ke da alaka da zuciya. Ban takamaimai inda ya rasu ba amma ya yi balaguro zuwa kasar waje ya dawo Legas.

“An kira ni a farkon ranar 26 ga Disamba cewa ya mutu da sanyin sa’o’i,” in ji majiyar.

Akwai rahotanni da hasashen cewa Obiozor ya mutu.

A cikin wannan hasashe, dangin har yanzu ba su sanar da mutuwar Obiozor ba.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na Æ™arÆ™ashin Æ´an Bindiga – ÆŠan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan Æ´ansanda mai kula da sashen kai É—auki na...

INEC za ta bai wa É—aurarru damar kaÉ—a Æ™uri’a a lokacin zaÉ“uka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

ÆŠaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon É—an takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaÉ—i mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaÉ—i...
X whatsapp