fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An rantsar da Abiodun a matsayin gwamnan Ekiti

Date:

An rantsar da Abiodun Oyebanji na jam’iyyar All Progressives Congress, APC a matsayin gwamnan jihar Ekiti.

Oyebanji ya yi rantsuwar kama aiki a gidan gwamnatin jihar ranar Lahadi da misalin karfe 12:53 na rana.

Babban alkalin jihar, Justice Oyewole Adeyeye ne ya rantsar da tsohon sakataren gwamnatin jihar, SSG.

Manyan mutanen da suka halarci taron sun hada da dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, Bola Tinubu; Gwamnan jihar Ondo, Rotimi Akeredolu da takwaransa na jihar Filato, Simon Lalong.

Sauran sun hada da Gwamna Babajide Sanwo-Olu (Lagos), Godwin Obaseki (Edo), Abubakar Badaru (Jigawa), Dapo Abiodun (Ogun) da dai sauransu.

An ayyana Oyebanji a matsayin wanda ya lashe zaben gwamnan jihar Ekiti bayan ya samu kuri’u 187,057.

Ya doke abokan hamayyarsa guda biyu – Segun Oni na jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) wanda ya samu kuri’u 82,211, da Bisi Kolawole na jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP), wanda ya samu kuri’u 67,457.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan ĈŠalibai Mata a Kano

Babbar Kotun ShariÊĵar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban Ĉ™asa, Mohammed Namadi Sambo, ya Ĉ™aryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaĈ™i don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin Ĉ™era nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaĈ™i...

Najeriya za ta kwashe Ĉ´an Ĉ™asarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, Ĉ™asar...

Iran ta Ĉ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta Ĉ™addamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Ĉ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Ĉ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a Ĉ™asarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ĉ´an Ĉ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp