fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An kuma kona ofishin INEC a jihar Imo

Date:

Kwanaki kadan bayan da wasu ‘yan bindiga da ba a san ko su wanene ba suka kona ofishin Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) a jihar Ebonyi, an kona wani wurin da hukumar ta ke.

Kwamishinan yada labarai da wayar da kan masu kada kuri’a Festus Okoye ne ya bayyana hakan a ranar Lahadin da ta gabata.

A cikin wata sanarwa da ya fitar, Okoye ya ce, kwamishiniyar zabe ta jihar, Farfesa Sylvia Uchenna Agu, ta ruwaito lamarin da ya faru a karamar hukumar Oru ta Yamma yayin wani hari.

Ya ce, “Gaba daya, wannan shi ne karo na 7 da aka kai wa cibiyoyinmu a jihohi biyar na tarayya cikin watanni hudu da suka gabata.

“Har yanzu, hukumar ta nuna damuwarta kan sakamakon wani hari da aka kai wa cibiyoyinta a fadin kasar nan kan yadda ake gudanar da zabe musamman da kuma ayyukan zabe baki daya.”

Ya bayyana cewa an ja hankalin jami’an tsaro a jihar kan wannan lamari na baya-bayan nan domin gudanar da bincike.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp