fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An harbe mutane uku da zargin satar kuri’a a Benue

Date:

An kashe akalla mutane uku da ake zargin barayin siyasa ne a karamar hukumar Gboko da ke jihar Benue.

DAILY POST ta tattaro cewa yan barandan sun mamaye rumfunan zabe na 026 da 004 dake Gboko ta kudu yayin da ake ci gaba da gudanar da zabe tare da yunkurin kwace akwatunan zabe da kuma Bimodal Voters Accreditation System, BVAS.

Wani ganau mai suna Moses Agure-Dam wanda ya tabbatar da faruwar lamarin ga jaridar DAILY POST, ya ce jami’an soji ne suka bindige ‘yan barandan.

Karanta Wannan: An samu rahotannin siyen kuri’u a Kano

Ya ce, “’yan barandan sun mamaye rumfunan zabe inda suka hargitsa zaben. Su uku ne, daya ya kwace BVAS yayin da wasu suka kwace akwatunan zabe amma ba su yi nasara ba.

“Sojoji a yankin ne suka harbe su gaba daya.”

Kokarin da DAILY POST ta yi na jin ta bakin jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Binuwai, DSP Catherine Anene ya ci tura saboda ba a iya samun lambarta.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp