fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An gano gawar mutane 2 da jirgin ruwa ya nutse da su a Legas

Date:

Jami’an bayar da agajin gaggawa, sun gano gawar wani mutum mai shekaru 52 da haihuwa da kuma mace ‘yar shekara 20 da ake kyautata zaton hatsarin kwale-kwale ne ya rutsa da su a Legas.

Ibrahim Farinloye, Ko’odinetan shiyyar na Hukumar Ba da Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA) na shiyyar Kudu-maso-Yamma, ya tabbatar wa Kamfanin Dillancin Labarai na NAN a ranar Asabar a Legas.

Farinloye ya ce, lamarin ya faru ne sakamakon wani jirgin ruwan Fiber na fasinja na W19 dauke da mutane 16 da ya kife a yankin Ojo da ke jihar.

Ya ce kwale-kwalen da ya taso daga Mile 2 zuwa Ibeshe a yankin Ojo, ya kife ne a lokacin da yake gudanar da aiki da daddare, wanda ya saba wa ka’idar hanyar ruwa.

Farinloye ya ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 7.45 na yammacin ranar Juma’a.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp