fidelitybank

Da Dumi-Dumi: An fargabar gini ya danne mutane da dama a Abuja

Date:

Wani ginin ya rushe a Abuja, kuma akwai fargaba baraguzan ginin sun danne mutane masu yawa.

Wasu wadanada suka shaida lamarin sun ce ana cikin hada ginin ne, ba a kammala shi ba ma. Iftila’in ya auku ne a Gwarinpa a ranar Alhamis. In ji BBC.

Karanta Wannan: Jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna ya fara aiki

Wani mutum a Tiwita mai suna @nnjigs ya wallafa bidiyon ginin kuma cikin sakonsa na Tiwita, ya yi ikirarin akwai mutanen da baraguzan ginin suka danne:

“Yanzu na ga wannan ginin ya ruguje a filin da ake gina shi a daidai layi 4th Avenue. Akwai mutane a karkashin baraguzan gini. A taimaka a sanar da dukkan hukumomin da lamarin ya shafa.”

ng news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp