fidelitybank

Da Dumi-Dumi: Abubakar Bello ya dakatar da hakar ma’adanai a Neja

Date:

Gwamnan Jihar Neja Abubakar Sani Bello, ya sanar da dakatar da haƙar ma’adinai a Ƙananan Hukumomin Shiroro da Munya da Rafi.

Gwamnan ya bayyana haka ne biyo bayan harin da ƴan bindiga suka kai wani wurin haƙar ma’adinai da ke ƙauyen Ajata Aboki da ke Ƙaramar Hukumar Shiroro da ke jihar.

A cikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar, Ahmed Ibrahim Matane ya fitar, sakataren ya ce akwai buƙatar a dakatar da haƙar ma’adinai sakamakon yadda rashin tsaro ke ƙara ƙamari ƴan kwanakin nan.

Ya ce sun lura da cewa wuraren haƙar ma’adinan na jawo masu aikata laifuka waɗanda suke kasancewa barazana ga rayuka da dukiyoyin jama’a.

Ya kuma yi gargaɗin cewa duk waɗanda aka kama suna gudanar da ayyukan haƙar ma’adinai za su yaba wa aya zaƙinta

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp