fidelitybank

Da Dumi-Dumi: A na fargabar mutuwar mutane bayan fashewar fetur a Rivers

Date:

A na fargabar mutuwar mutane da dama, sakamakon fashewar wani bututun man fetur.

Lamarin ya faru ne da safiyar Juma’a a Rumuekpe da ke karkashin karamar hukumar Emohua a jihar Rivers.

Adadin wadanda suka mutun dai ana hasashen ya zarce goma sha biyu, ko da yake babu wani tabbaci a hukumance kamar dai lokacin da aka buga labarin.

Bayanan da ake samu sun nuna cewa fashewar, wacce kuma ta cinye ababan hawa, ta taso ne daga wurin bututun mai.

Wani direba ya loda daya daga cikin motocin bas din a wurin dauke da danyen mai a cikin jarkuna.

Yana shirin kwashe kayan man fetur daga wurin, ya kunna injin motar wanda ya haifar da fashewar.

Mutumin da wasu da ke kusa da su na cikin wadanda suka mutu.

uanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp