fidelitybank

Da Dumi-Dumi: A hukumance Ngige ya ayyana takarar sa ta gadon Buhari

Date:

Gabanin zabukan 2023, Ministan kwadago da samar da ayyukan yi, Sanata Chris Ngige a ranar Talata ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a hukumance.

Ya na mai cewa, yana da muradin ganin Najeriya ta samu ci gaba, hadin kai da daidaito.

Ngige, wanda ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a gaban dimbin jama’a a cocin St. Mary’s Catholic Church Alor, da ke karamar hukumar Idemili ta Kudu a jihar Anambra, yana neman tikitin jam’iyyarsa ta APC a matsayin dan takararta na shugaban kasa.

A jawabin da ya yi wa taron wanda ya kunshi amintattun jam’iyyar APC da sauran magoya bayansa, tsohon gwamnan jihar Anambra ya ce ya shafe shekaru 40 yana aikin gwamnati, ya samu cikakken kayan aiki a matsayin mai gudanar da mulki, yana da dimbin kwarewa, iya aiki da kuzari da kuma zuciya mai tarin yawa. don daidaita bambance-bambancen da ke tsakanin ‘yan Najeriya.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp