fidelitybank

Da a ce Tinubu yana PDP da mun ba shi tikitin takara – Bala Muhammad

Date:

Gwamna Bala Mohammed ya ce da jam’iyyar PDP ta baiwa jagoran jam’iyyar APC na kasa Bola Tinubu tikitin takarar shugaban kasa idan yana PDP.

Bala, a wata hira da ya yi da Arise News, ya ce jam’iyyar PDP ta amince da gudunmawar da Tinubu ya bayar wajen ci gaban kasa da kuma goyon bayan Shugaba Muhammadu Buhari.

“Na hadu da Asiwaju Bola Tinubu. Mun tattauna. Yana magana ne a kan yarjejeniya, sai na ce masa, da a ce kana PDP, da mun ba ka tikitin takara ne, domin mun san cewa in ba kai ba, da Buhari ba zai zama shugaban kasa ba, kuma a PDP mun amince da gudunmawar. ,” ya bayyana.

Kalaman gwamnan Bauchi ya zo ne a daidai lokacin da ake ta rade-radin cewa tasirin Mista Tinubu ba zai isa ya samu tikitin takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC ba.

A makon da ya gabata, Gwamna Nyesom Wike, mai fatan zama shugaban kasa a PDP, ya ce duk masu neman shugabancin jam’iyyar APC, ciki har da Mista Tinubu, sun fi Buhari sharri.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp