fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗymi: An fille kan tsohon ɗan majalisa a jihar Anambra

Date:

Rundunar ‘yan sandan Anambra a ranar Laraba, ta tabbatar da cewa an fille kan wani tsohon dan majalisa a jihar, Nelson Achukwu.

Achukwu, wanda ya fito daga karamar hukumar Nnewi ta Kudu, shi ne mai gidan man Nelly Oil & Gas da ke Utuh.
Ya wakilci mazabar Nnewi ta Kudu 2 a majalisar dokokin jihar a zamanin gwamnatin tsohon gwamna Chris Ngige, wanda yanzu shine ministan kwadago da samar da ayyukan yi a Najeriya.

Ya wakilci mazabar Nnewi ta Kudu 2 a majalisar dokokin jihar a zamanin gwamnatin tsohon gwamna Chris Ngige, wanda yanzu shine ministan kwadago da samar da ayyukan yi a Najeriya.

An yanke masa kai ne bayan da aka ce iyalansa sun biya Naira miliyan 15 a matsayin kudin fansa ga ‘yan bindigar.

Kakakin rundunar ‘yan sandan jihar, DSP Tochukwu Ikenga, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce an gano gawar tsohon dan majalisar ne a ranar Talata, a tsakanin iyakar Uke da Ukpor Communities a yankin karamar hukumar.EnuguQ’

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp