fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Wike ya tafi Faransa zai gana da Tinubu

Date:

Ana ci gaba da damawa gabanin zaben 2023 yayin da Gwamnan Jihar Ribas, Nyesom Wike ya ce, ya bar Turkiyya zuwa Faransa, domin ganawa da dan takarar Shugaban kasa na Jam’iyyar APC, Asiwaju Bola Tinubu.

Makusancin Tinubu kuma mai ba Gwamnan Jihar Legas shawara na musamman kan Muhalli da Ruwa, Joe Igbokwe ne ya bayyana hakan a ranar Laraba.

Igbokwe ya ce, yayin da suke cikin shafukan sada zumunta suna cin zarafin kowa, Wike ya tafi Faransa don ganawa da Tinubu.

Ya bayyana a shafin sa na Facebook cewa: “A yayin da suke cikin kafafen sada zumunta na zamani suna cin zarafin duk wani Gov Wike ya je Faransa don ganawa da Asiwaju. Zagi, kiran suna, ƙiyayya da son zuciya ba dabara ba ne.
“Sun tsani Buhari da cin zarafi tun 2015 kuma yanzu sun mayar da ta’addancin ga Asiwaju. Muna jira mu gani.”

Wike dai ya sha takun saka da PDP tun bayan da Atiku Abubakar ya rasa tikitin takarar shugaban kasa.
Atiku ya yi watsi da Wike lokacin da ya zabi Gwamna Ifeanyi Okowa na Delta a matsayin abokin takararsa.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...
X whatsapp