fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: ta sake ɗage taron ta na ƙasa

Date:

An dage zaman taron kwamitin zartaswar jam’iyyar PDP na kasa wanda tun da farko an sanya shi a ranar 5 ga watan Mayu zuwa ranar Talata 10 ga watan Mayu.

Sen. Samuel Anyanwu, sakataren jam’iyyar na kasa ne ya bayyana hakan a daren ranar Litinin a Abuja.

Ya ce, ranar da ta gabata ta yi katsalandan ga zaben delegate na kananan hukumomi, wanda ya ce, duk ‘ya’yan jam’iyyar a bude suke, kuma ya nemi afuwar duk wani abu da ya same su.

Taron dai zai gudana ne a Sakatariyar kasa dake Wadata Plaza, Abuja, kamar yadda Anyanwu ya bayyana.

Hakazalika, kwamitin ayyuka na jam’iyyar PDP na kasa (NWC) ya jinkirta dukkan masu neman takarar gwamna da shugaban kasa daga ranar Talata, 3 ga Mayu zuwa Laraba 4 ga Mayu.

Jam’iyyar ta ce, an sauya jadawalin ne saboda bikin sallah Eid-Fitir, a cewar wata sanarwa ta biyu da sakataren yada labaranta na kasa, Mista Debo Ologunagba, ya wallafa a Abuja a daren ranar Litinin.

vanguard newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp