fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Sojoji sun kama wanda suka kai kai hari Cocin Owo

Date:

Rundunar sojin Najeriya a ranar Talata ta ce, ta kama wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da suka kai hari a cocin St. Francis Catholic Church, Owo, jihar Ondo.

Sama da masu ibada 40 ne aka kashe a ranar 5 ga Yuni, 2022 lokacin da ‘yan ta’adda suka mamaye cocin a lokacin hidimar Mass kuma suka bude wuta kan masu ibada.

Harin ya janyo tofin Allah tsine da bacin rai a duniya.

Babban hafsan hafsoshin tsaron Najeriya Janar Lucky Irabor ne ya bayyana haka yayin wani taron manema labarai a hedikwatar tsaro da ke Abuja.

Ya ce, an kama masu laifin ne tare da hadin gwiwar wasu jami’an tsaro, kamar yadda jaridar Nation ta ruwaito.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp