fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Shugaban hukumar ƙwallon ƙafa ta ƙasa NFF ya janye neman kujerar hukumar

Date:

Shugaban hukumar kwallon kafa ta ƙasa NFF, Amaju Pinnick, ya dakatar da aniyarsa ta neman wa’adi na uku a matsayin shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya.

Idan za a iya tunawa dai tun bayan da Super Eagles ta kasa samun gurbin shiga gasar cin kofin duniya da za a yi a kasar Qatar a watan Nuwamba, ‘yan Najeriya da dama ke yin shaguɓe akan shugaban NFF ya yi murabus daga mukaminsa tare da mambobin hukumarsa.

Sai dai kuma mai kula da kwallon kafa na Warri, haifaffen jihar Delta, yayin da ya dage kan ganin cewa, zai sake tsayawa takara a karo na biyu, wanda zai shafe watanni masu zuwa, ya ce, ba zai sake neman tazarce ba sabanin matsayinsa na tsayawa takara karo na uku.

Da yake magana a gidan talabijin na Arise, shugaban hukumar ta NFF, ya bayyana matsin lamba daga iyalansa a matsayin dalilin da ya sa ya ki amincewa da ajandar wa’adi na uku.

leadership newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp