fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Shehu Shagari ya ficce daga jam’iyyar PDP

Date:

Jam’iyyar PDP ta rasa kujerar tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Barista Mukhtar Shehu Shagari.

Naija News ta fahimci cewa a watan Maris 2022 Shagari ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar PDP.

Sai dai Shagari a wata sanarwa mai dauke da kwanan watan Laraba, 25 ga watan Mayu, ya bayyana ficewarsa daga PDP, inda ya bayyana cin amana a matsayin dalilinsa na ficewa daga jam’iyyar.

Ya kara daurawa Gwamnan Jihar Aminu Waziri Tambuwal laifin da ake zarginsa da rashin kiyaye maganarsa.

Yayin da yake kira ga magoya bayansa da su kwantar da hankalinsu, Shehu Shagari ya ce nan ba da jimawa zai fito fili ya bayyana matakinsa na gaba.

Shehu Shagari ya taba rike mukamin ministan albarkatun ruwa na tsawon wa’adi biyu a zamanin mulkin shugaban kasa Olusegun Obasanjo, sannan kuma ya kafa jam’iyyar PDP a jihar Sokoto, inji rahoton Naija News Hausa.

www.legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tsohon sakataren gwamnatin a mulkin Buhari ya fice daga APC

Tsohon sakataren gwamnatin tarayya, SGF, Babachir Lawal ya fice...

Gwamna Zulum ya musanta shirin sauya sheƙa zuwa ADC

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno ya musanta...

Tinubu ta ceci Najeriya faɗa wa cikin mawuyacin hali – Ribadu

Mai bai wa shugaban Najeriya shawara kan tsaro, Malam...

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...
X whatsapp