fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Shehu Shagari ya ficce daga jam’iyyar PDP

Date:

Jam’iyyar PDP ta rasa kujerar tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Barista Mukhtar Shehu Shagari.

Naija News ta fahimci cewa a watan Maris 2022 Shagari ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan jihar a karkashin jam’iyyar PDP.

Sai dai Shagari a wata sanarwa mai dauke da kwanan watan Laraba, 25 ga watan Mayu, ya bayyana ficewarsa daga PDP, inda ya bayyana cin amana a matsayin dalilinsa na ficewa daga jam’iyyar.

Ya kara daurawa Gwamnan Jihar Aminu Waziri Tambuwal laifin da ake zarginsa da rashin kiyaye maganarsa.

Yayin da yake kira ga magoya bayansa da su kwantar da hankalinsu, Shehu Shagari ya ce nan ba da jimawa zai fito fili ya bayyana matakinsa na gaba.

Shehu Shagari ya taba rike mukamin ministan albarkatun ruwa na tsawon wa’adi biyu a zamanin mulkin shugaban kasa Olusegun Obasanjo, sannan kuma ya kafa jam’iyyar PDP a jihar Sokoto, inji rahoton Naija News Hausa.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp