fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Sama da mutane 30 sun mutu a harin tashar jirgin ƙasa

Date:

Kamfanin zirga-zirgar jirgin ƙasa a Ukraine ya ce, mutum fiye da 30 aka kashe tare da jikkata wasu sama da 100 a harin makamin roka da aka kai kan tashar jirgin ƙasa ta Kramatorsk.

Kramatorsk na ɗaya daga cikin tashoshin da suka rage da ke aiki a ƙasar, kuma gwamnan yankin Donetsk ya ce akwai dubban mutane a tashar yayin harin da ke yunƙurin hawa jirgi don tserewa daga yankin.

Shugaban hukumar sufurin jirgin ƙasa na Ukaraine ya ce makaman roka biyu ne suka sauka a tashar.

Tashar Kramatorsk ta shahara a matsayin ɗaya daga cikin mafiya girman wuraren ɓuya a gabashin Ukraine.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp