fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: PDP za ta fara gudanar da zaɓen fidda gwani

Date:

Jam’iyyar PDP za ta fara zaben ‘yan takararta a zaben 2023 kamar yadda ta tsara a yau tare da gudanar da zabukan fidda gwani na ‘yan majalisar jiha da na wakilai.

Jam’iyyar za ta kuma gudanar da zaben fidda gwani na ‘yan takarar Sanata a ranar Litinin, 23 ga Mayu, 2022 yayin da takarar gwamna zai zo ranar Laraba 26, wanda za a yi zaben fidda gwani na shugaban kasa a ranar 28-29 ga Mayu.

Wannan shi ne kudurin kwamitin gudanarwa na jam’iyyar na kasa (NWC) na jam’iyyar, a yammacin jiya, wanda kuma ya tabbatar da cewa, wakilai uku ne kawai a kowace gunduma, wadanda aka zaba a gundumomin da wakilai na kasa guda daya a kowace karamar hukuma, wadanda ake zaba a kananan hukumomi.

Majalisun yanki za su cancanci kada kuri’a a matsayin wakilai a zabukan fidda gwani da na kasa na jam’iyyar da ke tafe.

leadership newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp