fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi- Osibanjo ya naɗa Kabiru Gaya a matsayin shugaban kwamitin yaƙin neman zaɓen sa

Date:

Mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya nada Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu a majalisar dokokin kasar, Kabiru Gaya a matsayin shugaban kwamitin yakin neman zaben sa na shugaban kasa.

Gaya ya tabbatar da nadin nasa ne a wani taron manema labarai a ranar Alhamis a lokacin da yake rike da mukamin shugaban kungiyar The Progressive Project (TPP), wata kungiya mai goyon bayan yakin neman zaben shugaban kasa na Osinbajo.

Dan majalisar ya bayyana kwarin gwiwar cewa, mataimakin shugaban kasar zai fito a matsayin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, kuma zai ci gaba da lashe zaben 2023.

Sanata Gaya ya yi nuni da cewa, Osinbajo yana da hazaka da cancantar da zai gaji shugaban kasa Muhammadu Buhari a 2023, inda ya kara da cewa, sanarwar da ya yi na shugaban kasa ta nuna hazakar sa.

Ya tabbatar da cewa, burin shugaban nasa ba na kashin kansa bane, illa amsa kiran jama’a na yi wa kasa hidima da kare martabar kasar.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp