fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: NDLE ta kama mutane 7 da miyagun kwayoyi a filin jirgin sama na Kano

Date:

Hukumar NDLEA ta kama wasu mutane bakwai da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a filin jirgin saman Mallam Aminu Kano a watan Mayu da Yuni

Kwamandan NDLEA a filin tashi da saukar jiragen sama, Sani Abubakar, ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a a Kano, a bikin tunawa da ranar yaki da fataucin miyagun kwayoyi na Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 2022.

Ya kuma bayyana cewa, an kama wadanda ake zargin ne dauke da hemp na Indiya, tramadol, pentazocine da kuma khaat da dai sauransu kuma nan ba da jimawa ba za a gurfanar da su a gaban kuliya.

“An kama su ne a filin jirgin yayin da suke kokarin shigo da kwayoyi cikin kasar nan. Kimanin kilogiram 470.21 na kwayoyi an kwace daga hannun wadanda ake zargin,” in ji jami’in NDLEA. Jami’an NDLEA sun kuduri aniyar dakile yunkurin amfani da filin jirgin sama don safarar miyagun kwayoyi.

Malam Abubakar ya kuma kara da cewa karin ma’aikata, samar da kayan aiki da kuma kyautata jin dadin ma’aikata sun taimaka wajen ci gaban da hukumar NDLEA ke samu.

latest nigeria newstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp