fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: NDLE ta kama mutane 7 da miyagun kwayoyi a filin jirgin sama na Kano

Date:

Hukumar NDLEA ta kama wasu mutane bakwai da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a filin jirgin saman Mallam Aminu Kano a watan Mayu da Yuni

Kwamandan NDLEA a filin tashi da saukar jiragen sama, Sani Abubakar, ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a a Kano, a bikin tunawa da ranar yaki da fataucin miyagun kwayoyi na Majalisar Dinkin Duniya na shekarar 2022.

Ya kuma bayyana cewa, an kama wadanda ake zargin ne dauke da hemp na Indiya, tramadol, pentazocine da kuma khaat da dai sauransu kuma nan ba da jimawa ba za a gurfanar da su a gaban kuliya.

“An kama su ne a filin jirgin yayin da suke kokarin shigo da kwayoyi cikin kasar nan. Kimanin kilogiram 470.21 na kwayoyi an kwace daga hannun wadanda ake zargin,” in ji jami’in NDLEA. Jami’an NDLEA sun kuduri aniyar dakile yunkurin amfani da filin jirgin sama don safarar miyagun kwayoyi.

Malam Abubakar ya kuma kara da cewa karin ma’aikata, samar da kayan aiki da kuma kyautata jin dadin ma’aikata sun taimaka wajen ci gaban da hukumar NDLEA ke samu.

punch news paper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da ɗanyen man kaɗanya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...
X whatsapp