fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Mutane 3 sun mutu da dama sun jikkata bayan fashewar wani abu a Kogi

Date:

Akalla mutane uku ne suka mutu, wasu da dama kuma suka jikkata, a lokacin da wata fashewa ta afku a wani wurin shan ruwa a Kabba, jihar Kogi.

Lamarin wanda ya afku a ranar Laraba a kewayen mahadar Lewu, ya lalata kayayyaki da dukiyoyi.

Rundunar ‘yan sandan jihar Kogi har yanzu ba ta ce uffan a hukumance kan wannan lamarin ba har zuwa lokacin hada wannan rahoto.

Kamfanin dillancin labaran iqna ya rawaito cewa, jaridar PlatinumPost ta bayar da rahoton cewa, a baya-bayan nan kungiyar IS da ke yammacin Afirka (ISWAP) ta dauki alhakin harin da aka kai ofishin ‘yan sanda a yankin Okene na jihar Kogi, wanda ya yi sanadin mutuwar mutane hudu ciki har da jami’ai.

A kasa akwai wasu hotuna daga lamarin.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...

Ni da Wike tif da taya ne – Fubara

Dakataccen gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara ya ce, babu...

Za a yi jana’izar Dantata a ranar Litinin

Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid,...

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...
X whatsapp