fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Masu yunƙurin damfarar gwamnatin Buhari dala biliyan 2 sun shiga hannu

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Edo ta ce, ta kama wasu mutane takwas da ake zargi da yunkurin damfarar gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari dala biliyan biyu.

Wadanda ake zargin, a cewar mai magana da yawun rundunar ‘yan sandan jihar, SP Chidi Nwabuzor, yayin da yake ganawa da manema labarai a ranar Talata, an kama wadanda ake zargin ne da yunkurin damfarar gwamnatin Buhari da ta kai dala biliyan biyu.

Jami’in ‘yan sandan ya kuma bayyana cewa kama shi ya biyo bayan korafin da rundunar ‘yan sandan ta samu a ranar 25 ga watan Afrilu, ta hanyar koke daga Richard David, wakilin al’ummar Okpella, a karamar hukumar Etsako ta tsakiya a Edo.

Dan sandan ya bayyana cewa wadanda ake zargin sun bayyana ne a ranar 14 ga watan Yulin 2021 a gaban mai karar da ‘yan uwansa, inda suka shaida musu cewa sun samu amincewa daga gwamnatin tarayya, ta ofishin sakataren gwamnatin tarayya (SGF)., don kwashe kayan aikin bututun rijiyoyin burtsatse na dala biliyan biyu. In ji People Gazette.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp