fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Malaman Firamare da Sakandare sun tsunduma yajin aikin sai baba-ta-gani

Date:

Malaman Makarantun Firamare da Sakandare na gwamnati a jihar Akwa Ibom sun fara yajin aikin sai baba-ta-gani, don neman biyan bukatunsu na biyan kudin hutun shekara takwas da basukan karin shekaru shida.

Sakataren kungiyar malamai ta ƙasa ta jihar, Victor Amirize, ya bayyana hakan a wata sanarwa, cewa yajin aikin ya fara aiki ne daga tsakar daren ranar Talata, ya kuma kara da cewa kungiyar ta cimma matsayar ne bayan “dukkan hanyoyin tattaunawa da shawarwarin sulhu sun gaza daga bangaren gwamnatin jihar.”

Amizire ya zayyana bukatun malaman jihar da suka hada da, “biyan 2013, 2015, 2016, 2017, 2018, 2019, 2020 da kuma 2021 na barin tallafi ga malaman firamare.”

“Kungiyar Malamai ta Najeriya (NUT) a nan ta umurci dukkan malaman makarantun firamare da sakandare a makarantun gwamnati da su ci gaba da yajin aikin da ba a taba gani ba,” in ji shugaban kungiyar.

tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp