fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Mahajjaciyar jihar Taraba ta ɓata a ƙasar Saudiyya

Date:

Daya daga cikin alhazai 668 da suka fito daga jihar Taraba zuwa aikin hajjin da aka kammala a kasar Saudiyya, an sanar da batan ta.

An bayyana cewa, mahajjaciyar da ta bace mai suna Hassana Abdullahi Bamuze ya bace daga cikin rukunin alhazai biyu da suka isa jihar.

Da yake tabbatar da rahoton ranar Asabar a Jalingo, babban birnin jihar, jami’in hulda da jama’a na hukumar jin dadin alhazai ta jihar, Baba Hamza Muri, ya ce, har yanzu ba a gano mahajjaciyar mace da ta bace ba.

Hukumar ta ce, an samar da hanyoyin da suka dace don gano ta kuma ta yarda cewa “Hukumar Hajji ta Najeriya ta ba da tabbacin cewa za su yi duk mai yiwuwa don taimaka mana mu gano ta.”

Ya ce, jihar ta kammala aikin Hajjin shekarar 2022 cikin nasara tare da isar da kaso na karshe na maniyyata 131 daga kasar Saudiyya a yau.

“Alhazan jihar sun fara komawa gida ne bayan kammala aikin Hajji tare da alhazai 536 a ranar Asabar da ta gabata, hukumar ta yi farin ciki da cewa aikin ya samu nasara.”

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp