fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotun tarayya ta ɗaure tsohon daraktan Fansho tare da dawo da Naira biliyan 22.9

Date:

A ranar Laraba ne Kotun Koli ta tabbatar da zaman gidan yari na tsawon shekaru shida bayan daure tsohon Daraktan Fansho na Tarayya (FDP), Mista John Yakubu Yusuf, sannan ta kuma umarce shi da ya mayar wa gwamnatin tarayya Naira biliyan 22.9.

Makudan kudin Naira 22.9 na daga cikin asusun fansho na ‘yan sanda da aka shigar da kara a gaban wata babbar kotun tarayya da ke babban birnin tarayya Abuja cewa an karkatar da su.

Mai shari’a Tijjani Abubakar a hukuncin da kotun daukaka kara a kan Yusuf, ya tabbatar da hukuncin da kotun daukaka kara ta yanke wa a shekarar 2018 ta yanke masa hukuncin daurin shekaru shida a gidan yari, baya ga maido da makudan kudade.

Kotun kolin ta ce, Yusuf da wasu da ke aikata zamba dole ne a fada masu ta hanyar yanke hukunci a kotu cewa, yanzu ba aiki ba ne kamar yadda aka saba.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...
X whatsapp