fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu wanke Jonathan ya tsaya takarar shugaban ƙasa a APC

Date:

Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Yenagoa, babban birnin jihar Bayelsa, ta wanke tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan ya yi takarar shugaban kasa a 2023.

Kotun ta yanke hukuncin ne a jajibirin zaben shugaban kasa na jam’iyya mai mulki.

Ana alakanta Jonathan da takarar Shugaban kasa a APC yayin da wata kungiya ta siya masa fom din Naira miliyan 100.

Sai dai kuma an sha samun matsaya daban-daban kan cancantarsa a zaben shugaban kasa na 2023.

Sai dai a ranar Juma’a, kotun ta ce, Jonathan, wanda ya sha kaye a zaben 2015 a hannun shugaban kasa Muhammadu Buhari, zai iya tsayawa takara mafi girma a zaɓen.

vangurd 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp