fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Kotu ta ƙwace kujerar gwamnan Nasarawa ta baiwa na PDP

Date:

Kotun sauraren kararrakin zaben gwamnan jihar Nasarawa, a ranar Litinin, ta soke nasarar Gwamna Abdullahi Sule.

Kwamitin mutum uku karkashin jagorancin mai shari’a Ezekiel Ajayi, yayin da yake yanke hukuncin ta hanyar zurfafa bincike, ya ce Emmanuel Ombudagu na jam’iyyar PDP ne ya lashe zaben.

Biyu daga cikin alkalan sun amince cewa PDP ce ta lashe zaben yayin da alkali daya ya ki amincewa.

Ezekiyel ya ci gaba da cewa wanda ya shigar da karar ya iya tabbatar da hujjarsa babu shakka.

Tsohon gwamna Abdullahi Adamu da Tanko Al-makura na daga cikin jiga-jiganƴan siyasa da suka halarci kotun.

Ku tuna cewa Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) a Lafiya, ta bayyana Abdullahi Sule a matsayin wanda ya lashe zaben gwamna a jihar Nasarawa a watan Maris.

Farfesa Ishaya Tanko, jami’in zabe na INEC ya bayyana cewa dan takarar APC ya samu kuri’u 347,209 inda ya doke abokin hamayyarsa David Ombugadu, dan takarar jam’iyyar PDP wanda ya samu kuri’u 283, 016.

thisday news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp