fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Jirgin sama ya yi hatsari tare da mutane 132 a China

Date:

Wani jirgin saman kasar China, Jetliner Eastern Airlines mai ɗauke da mutane 132, ya yi hatsari a tsaunukan yankin Guangxi da ke Kudancin China, kamar yadda CNN ta rawaito.

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta kasar Sin (CAAC) ta sanar da faruwar lamarin, wanda ya faru a ranar Litinin.

Jirgin kirar Boeing-737 na kan hanyarsa ne daga birnin Kunming da ke Kudu maso Yammacin kasar zuwa Guangzhou a lokacin da ya bar birnin tare da fasinjoji 123 da ma’aikata tara a cikin jirgin, in ji CAAC.

Tawagar masu aikin ceto na kan hanyar zuwa wurin da hadarin ya afku, inda ake ganin gobara a wurin, amma ba a san adadin wadanda suka mutu ba, kamar yadda kafar yada labarai ta CCTV ta kasar Sin ta ruwaito. Rahotannin farko da kafafen yada labarai na kasar suka fitar sun nuna cewa, akwai mutane 133 a cikin jirgin.

A cikin wata sanarwa da hukumar ta CAAC ta fitar ta ce, an aike da tawagar masu aikin ceto zuwa wurin da hadarin ya afku.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp