fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Jigo a tafiyar Tinubu ya fice daga APC zuwa PDP

Date:

Tsohon dan majalisar wakilai kuma mamba a kwamitin gudanarwa na kungiyar goyon bayan Tinubu (TSG) a jihar Borno, Abdu Musa Msheliza, ya fice daga jam’iyyar APC mai mulki zuwa jam’iyyar adawa ta Peoples Democratic Party (PDP).

Msheliza, wanda kuma dan majalisar dokokin jihar Borno ne mai wa’adi biyu, mai wakiltar mazabar Hawul, sannan ya wakilci mazabar tarayya ta Askira Uba/Hawul a majalisar dokokin kasa.

Dan siyasar wanda tuni ya samu katin zama dan jam’iyyar PDP, ya ce: “Ni mai son adalci ne, adalci, daidaito da kuma shawarwari a duk tsarin zaben shugabanni, kuma ya kamata jama’a su tashi tsaye wajen tantance wadanda za su zaba, su zaba a matsayin shugabanninsu, ba wai wani ko wasu mutane da ke zaune a wani wuri suna zabar wadanda aka gabatar a matsayin ‘yan takara a dimokuradiyyar Najeriya na karni na 21 ba,”

Msheliza ya ce, yayin da yake bayar da dalilan ficewa daga jam’iyyar APC.

www.nigerianews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp