fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Jami’an NAFDAC sun tsunduma yakin aiki

Date:

Ma’aikatan hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta kasa (NAFDAC), sun fara yajin aiki, saboda rashin biyansu albashi.

Ma’aikatan da ke karkashin kungiyar ma’aikatan lafiya da ma’aikatan lafiya ta ƙasa (MHWUN), sun sanar da daukar matakin a yau Laraba.

A shekarar 2021 kungiyar ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki bakwai, domin neman a biya su bashin karin girma na 2018 da 2019 da suke bin mambobinta.

Da yake magana a ranar Laraba a ofishin NAFDAC da ke Legas, shugaban kungiyar na jihar, Auwalu Yusuf Kiyawa, ya ce, yajin aikin ya fara ne da gaggawa.

Kiyawa ya ce, kungiyar ba za ta janye yajin aikin ba, har sai an biya ma’aikata kudaden jin dadin su.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp