fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Fashewar tukunyar iskar gas ya yi sanadiyar raunata mutane 20 a Kano

Date:

Wani abun fashewa, a wannan karon daga wani kantin sayar da iskar gas ya kona shaguna tare da raunata mutane 20 a jihar Kano.

Lamarin na baya-bayan nan a cewar rahotanni ya afku ne a wata unguwa mai cike da cunkoso da ke unguwar Sheka, Karshen-Kwalta a cikin birnin Kano.

Gobarar ta lalata wurin da wasu shaguna kusan uku da ke kusa, ciki har da wani bangare na wani gida da ke daura da shagon.

Jami’in hulda da jama’a na hukumar kashe gobara ta jihar Kano, Saminu Yusif, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce, mutane 20 ne lamarin ya rutsa da su, amma an ceto su da ransu, kuma yanzu haka suna jinya a asibitoci.

Yusif ya ce, lamarin ya faru ne sakamakon gobarar wani mutum mai soya da sayar da kifi a kusa da shagon gas, wanda ya yi sanadiyar faruwar lamarin. In ji Blueprint.

national tribune newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp