fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Fashewar tukunyar iskar gas ya yi sanadiyar raunata mutane 20 a Kano

Date:

Wani abun fashewa, a wannan karon daga wani kantin sayar da iskar gas ya kona shaguna tare da raunata mutane 20 a jihar Kano.

Lamarin na baya-bayan nan a cewar rahotanni ya afku ne a wata unguwa mai cike da cunkoso da ke unguwar Sheka, Karshen-Kwalta a cikin birnin Kano.

Gobarar ta lalata wurin da wasu shaguna kusan uku da ke kusa, ciki har da wani bangare na wani gida da ke daura da shagon.

Jami’in hulda da jama’a na hukumar kashe gobara ta jihar Kano, Saminu Yusif, wanda ya tabbatar da faruwar lamarin, ya ce, mutane 20 ne lamarin ya rutsa da su, amma an ceto su da ransu, kuma yanzu haka suna jinya a asibitoci.

Yusif ya ce, lamarin ya faru ne sakamakon gobarar wani mutum mai soya da sayar da kifi a kusa da shagon gas, wanda ya yi sanadiyar faruwar lamarin. In ji Blueprint.

legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram Takwas a jihar Borno

Rundunar sojin Najeriya ta ce sojojinta sun kashe aƙalla...

Sauya sunan Kwaleji a Oyo ya fusata Dalibai

Ɗaliban kwalejin fasaha ta Ibadan sun gudanar da zanga-zanga...

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta’aziyya ga iyalan Dantata

Tawagar gwamnatin Kano da Jigawa sun kai ziyarar ta'aziyya...

Trump ba shi da hankali ko tunani a kan harajin sa – Elon Musk

Tsohon mai ba shugaban Amurka Donald Trump shawara kan...

Dangote ya rage man fetur lita 840

Matatar man Dangote ta rage farashin litar man fetur...

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...
X whatsapp