fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Buhari na ganawa da Ministoci da hukumomin tsaro

Date:

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, yana jagorantar wata ganawa da wasu ministoci da shugabannin hukumomin tsaro a fadar gwamnati da ke Abuja.

Taron wanda aka shirya gudanarwa tun ranar Talata, 19 ga Afrilu, 2022, ya zo mako guda bayan shawarar da Majalisar Jiha ta bayar.

Cikin wadanda suka halarci taron akwai mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo; Sakataren gwamnatin tarayya, Boss Mustapha; Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari; da mai baiwq shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro, Manjo Janar Babagana Monguno (mai ritaya).

Ministocin da suka halarci taron sun hada da ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola; Ministan Harkokin Waje, Geoffrey Onyeama, da Ministan Tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi (mai ritaya).

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da babban hafsan soji, Laftanar-Janar. Farouk Yahaya; Babban Hafsan Sojan Ruwa, Vice-Adm. Awwal Gambo; Shugaban hafsan sojin sama Air Marshal Isiaka Amao da babban hafsan hafsoshin tsaro Janar Lucky Irabor wanda ya samu wakilcin.

vanguard new

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp