fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Baturen Ƴan Sanda na Zamfara ya shaƙi iskar ƴanci

Date:

Baturen ‘yan sandan shiyya na yankin Magami dake karamar hukumar Gusau a jihar Zamfara, Usman Ali, ya shaƙi iskar ‘yancinsa bayan ya shafe kwanaki biyar a tsare a hannun ƴan ta’adda.

‘Yan ta’addan sun yi garkuwa da shi a ranar Talata da daddare ne, sakamakon sabbin jami’an tsaron da aka kaddamar da su.

Gwamna Bello Matawalle, yayin da yake tabbatar da faruwar lamarin, ya godewa Allah Madaukakin Sarki, bisa rayuwar dan sandan da aka yi garkuwa da shi, yana mai yabawa “kokarin da sabbin jami’an tsaron al’umma da aka kaddamar.”

Sai dai wata majiya ta bayyanawa DAILY POST cewa, abokan DPO da ‘yan uwa sun biya kudin fansa da ba a tantance ba kafin ya samu ‘yancinsa.

nnn hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp