fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Atiku ya naɗa Melaye a matsayin kakakin yakin neman zaɓen sa

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP Atiku Abubakar, ya nada Sanata Dino Melaye a matsayin kakakin yakin neman zaben sa na shugaban kasa.

A wata sanarwa da mai baiwa Atiku shawara kan harkokin yada labarai, Paul Ibe ya sanyawa hannu, an bayyana sunan Melaye tare da Dr. Daniel Bwala.

“Nade-naden biyu sun fara aiki nan take,” in ji Ibe a wata sanarwa.

Melaye ya kasance dan majalisar dattawa ta 8, wanda ya wakilci mazabar Kogi ta Yamma. Ya fito daga Ayetoro Gbede da ke karamar hukumar Ijumu a jihar Kogi.

Bwala, a daya bangaren, kwararre ne a fannin shari’a, dan siyasa kuma manazarci harkokin jama’a. Ya fito daga jihar Adamawa.

Bwala, wanda har zuwa kwanan nan ya kasance jigo a jam’iyyar APC mai mulki, ya sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP, saboda tikitin takarar Musulmi da Musulmi na tsohuwar jam’iyyarsa.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp