fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: APC ta rantsar da shugabannin jam’iya na jihohi 34 

Date:

 

Yayin da Jam’iyyar APC ke tunkarar babban taron ta na ƙasa a ranar 26 ga Febrairu, Kwamitin Riƙo na Jam’iyar APC ya rantsar da shugabannin jam’iya na jihohi, inda ya rantsar da na jihohi 34 da Birnin Taraiya a yau Alhamis a Abuja.
Sai dai kuma kwamitin bai rantsar da shugabannin jam’iyyar na Jihohin Kano da Sokoto ba.
Matakin ƙin rantsar da shugabannin jam’iyar na Kano da Sokoto ba ya rasa nasaba da rikicin jam’iyyar a jihohi biyun.
Jerin sunayen shugabannin da kwamitin ya rantsar a yau din da PlatinumPost ta ga ni sun haɗa da, Kingsley Ononogbu (Abia), Alhaji Ibrahim Bilal (Adamawa),  Augustine Enefiok Ekanem (Akwa Ibom),  Basil Ejike (Anambra), Alhaji Babayo Aliyu Misau (Bauchi), Dakta Dennis Otiotio (Bayelsa), Mista Augustine Agada (Benue), Honorable Ali Bukar Dalori (Borno), da kuma Mista Alphonsus Orgar Eba. (Cross River).
Sauran sun haɗa da  Elder Omeni Sabotie(Delta), Stanley Okoro Emegha (Ebonyi), Kanal David Imuse Mai ritaya (Edo), Barista Omotosho Paul Ayodele (Ekiti), Chif Ogochukwu Agballah (Enugu), Mista Nitte K Amangal (Gombe), Dr Macdonald Ebere (Imo), Hon. Aminu Sani Gumel (Jigawa), Air Comadore Emmanuel Jekada (Rtd) (Kaduna), Alhaji Muhammed Sani (Katsina), Alhaji Abubakar Muhammed Kana (Kebbi) Honorable Abdullahi Bello (Kogi).
Sai kuma Prince Sunday Adeniran Fagbemi (Kwara), Hon. Cornelius Ojelabi (Lagos), Mista John D Mamman (Nasarawa), Hon. Haliru Zakari Jikantoro (Niger), Chif Yemi Sanusi (Ogun), Injiniya Ade Adetimehin (Ondo), Prince Adegboyega Famodun (Osun), Hon Isaac Omodewu (Oyo), Hon Rufus Bature (Plateau), Chif Emeka Bekee (Rivers). Hon Ibrahim Tukur El-Sudi (Taraba), Alhaji Muhammed A. Gadaka (Yobe), Alhaji Tukur Umar Danfulani (Zamfara) da Alhaji Abdulmalik Usman (ABuja).
Ƙarin bayani na nan gaba…

vanguardnewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...

NNPP ta yi tafka magudi a zabencike gurbin Kano – Farouk Lawan

Tsohon dan majalisar wakilai, Farouk Lawan, ya yi zargin...
X whatsapp