fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: APC ta rantsar da shugabannin jam’iya na jihohi 34 

Date:

 

Yayin da Jam’iyyar APC ke tunkarar babban taron ta na ƙasa a ranar 26 ga Febrairu, Kwamitin Riƙo na Jam’iyar APC ya rantsar da shugabannin jam’iya na jihohi, inda ya rantsar da na jihohi 34 da Birnin Taraiya a yau Alhamis a Abuja.
Sai dai kuma kwamitin bai rantsar da shugabannin jam’iyyar na Jihohin Kano da Sokoto ba.
Matakin ƙin rantsar da shugabannin jam’iyar na Kano da Sokoto ba ya rasa nasaba da rikicin jam’iyyar a jihohi biyun.
Jerin sunayen shugabannin da kwamitin ya rantsar a yau din da PlatinumPost ta ga ni sun haɗa da, Kingsley Ononogbu (Abia), Alhaji Ibrahim Bilal (Adamawa),  Augustine Enefiok Ekanem (Akwa Ibom),  Basil Ejike (Anambra), Alhaji Babayo Aliyu Misau (Bauchi), Dakta Dennis Otiotio (Bayelsa), Mista Augustine Agada (Benue), Honorable Ali Bukar Dalori (Borno), da kuma Mista Alphonsus Orgar Eba. (Cross River).
Sauran sun haɗa da  Elder Omeni Sabotie(Delta), Stanley Okoro Emegha (Ebonyi), Kanal David Imuse Mai ritaya (Edo), Barista Omotosho Paul Ayodele (Ekiti), Chif Ogochukwu Agballah (Enugu), Mista Nitte K Amangal (Gombe), Dr Macdonald Ebere (Imo), Hon. Aminu Sani Gumel (Jigawa), Air Comadore Emmanuel Jekada (Rtd) (Kaduna), Alhaji Muhammed Sani (Katsina), Alhaji Abubakar Muhammed Kana (Kebbi) Honorable Abdullahi Bello (Kogi).
Sai kuma Prince Sunday Adeniran Fagbemi (Kwara), Hon. Cornelius Ojelabi (Lagos), Mista John D Mamman (Nasarawa), Hon. Haliru Zakari Jikantoro (Niger), Chif Yemi Sanusi (Ogun), Injiniya Ade Adetimehin (Ondo), Prince Adegboyega Famodun (Osun), Hon Isaac Omodewu (Oyo), Hon Rufus Bature (Plateau), Chif Emeka Bekee (Rivers). Hon Ibrahim Tukur El-Sudi (Taraba), Alhaji Muhammed A. Gadaka (Yobe), Alhaji Tukur Umar Danfulani (Zamfara) da Alhaji Abdulmalik Usman (ABuja).
Ƙarin bayani na nan gaba…

sani ahmad

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp