fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: APC ta ɗage babban taron ta na ƙasa

Date:

Jam’iyyar APC mai mulki ta ɗage babban taronta na ƙasa da ta shirya gudanarwa a wannan watan ban Fabrairu.

Daily Trust ta rawaito cewa, tun farko dai APC ta tsara gudanar da taron a ranar 26 ga watan Fabrairu, 2022, amma lamarin raba kujerun shugabanni zuwa yanki-yanki da kuma rikici a wasu jihohi suka hana jam’iyyar motsa wa.

A wata wasika mai ɗauke da kwanan watan 21 ga watan Fabrairu, 2022, kwamitin rikon kwarya na APC ta kasa ya sanar da hukumar zaɓe INEC ci gaban da a ka samu na ɗage taron.

Wasikar da Jam’iyyar ta aike wa INEC kan ɗage taron na ɗauke da sa hannun shugaban kwamitin rikon kwarya, Gwamna Mala Buni da Sakatarensa, Sanata John James Akpanudoedehe.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp