fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: An samu ɓullar cutar ƙyandar Biri a Kwara

Date:

A ranar Alhamis ne jihar Kwara ta tabbatar da bullar cutar kyandar biri a jihar.

Kwamishinan lafiya na jihar, Dakta Raji Rasaki, ya roki mazauna yankin da su kara kaimi wajen kula da tsaftar mutum da na al’umma a kokarin yaki da cutar.

Rahotonni na cewa, mara lafiyar, direba ne mai shekaru 29 da haihuwa daga Gbugbu a karamar hukumar Edu ta jihar.

A cikin wata sanarwa da ma’aikatar lafiya ta fitar, “Majinyacin ya kamu da alamun zazzabi, a cikin makonni biyu da suka gabata bayan an sanya masa ido.”

Sai dai a wata tattaunawa da Aminiya ta wayar tarho, Rasaki ya ce, matar mamacin da wasu makwabta hudu masu irin wannan alamari da suka yi mu’amala da shi sun killace su a hannun jami’an lafiya.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp