fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: An sake dawo da dokar hana hawa Babur a Katsina

Date:

Rundunar yan sandan a jihar Katsina, ta tabbatar da haramcin hana hawa mashin a duka fadin jihar.

Hakan na zuwa watanni hudu bayan da gwamnatin jihar ta dage haramcin na wucin gadi, don sauƙaƙa wa al’umma gudanar da ibadar Azumin watan Ramadana.

KARANTA WANNAN: Shehu Sani ya mayar da martani a kan hana Achaba a Najeriya

Sanarwar da jami’in hulda da jama’a na rundunar yan sanda, SP Gambo Isah ya fitar, ta ce saka dokar ya zama dole lura da yadda a baya bayannan yan ta’adda ke amfani da mashunan wurin kai hare-hare.

“Ana jan hankalin al’umma cewa an dabbaka dokar hana hawan mashin daga karfe 10:00 na dare zuwa 6:00 na safen kowace rana.”

Sai dai sanarwar ta ƙara da cewa a jihohin da suka fi fama da hare-hare dokar za ta fara ne daga karfe 6:00 na yamma zuwa 6:00 na safe.

Jihar Katsina na daga cikin jihohin Arewa maso Yammacin Najeriya dake fama da hare-haren yan bindiga, da suka addabin yankin, lamarin da ya hada da makwabtanta Kaduna da Zamfara. A cewar BBC.

legit nig. news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp