fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ɗan shekaru 16 ya kashe kansa a Kano

Date:

Ibrahim Lawan mai shekaru 16 a duniya ya kashe kansa a kauyen Kuki da ke karamar hukumar Bebeji a jihar Kano.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na karamar hukumar Bebeji na masarautar Rano, Nasiru Habu Faragai ya fitar, ta ce sarkin ya umarci hakimin kauyen da ya fara gudanar da bincike na gaskiya kan musabbabin mutuwar.

“Sarkin ya damu da lamarin, ya tambayi hakimin gundumar ko yaron yana shaye-shayen miyagun kwayoyi. Ya kuma tambayi mahaifin ko yana da matsalar tabin hankali ne ko kuma sun yi gada da wani, amma mahaifin ya ce ba a yi masa ba. Ya kuma ce ba ya shan kwaya,” in ji Faragai.

Ya kuma kara da cewa sarkin ya umarci hakiman karamar hukumar da su gudanar da addu’o’i masu yawa domin gujewa faruwar irin wannan lamari.

Kakakin Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, bai amsa kiran da aka yi masa domin tabbatar da rahoton ba. In ji Daily Post.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...

Gwamnatin Tarayya za ta gina hanyar sufurin jirgin ƙasa a Kano

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta samar da titin...

Abin da ya sa muke ci gaba da tsare Sowore – Ƴansanda

Kwamishinan ƴansanda mai kula da sashen kai ɗauki na...

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...
X whatsapp