fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ɗan shekaru 16 ya kashe kansa a Kano

Date:

Ibrahim Lawan mai shekaru 16 a duniya ya kashe kansa a kauyen Kuki da ke karamar hukumar Bebeji a jihar Kano.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na karamar hukumar Bebeji na masarautar Rano, Nasiru Habu Faragai ya fitar, ta ce sarkin ya umarci hakimin kauyen da ya fara gudanar da bincike na gaskiya kan musabbabin mutuwar.

“Sarkin ya damu da lamarin, ya tambayi hakimin gundumar ko yaron yana shaye-shayen miyagun kwayoyi. Ya kuma tambayi mahaifin ko yana da matsalar tabin hankali ne ko kuma sun yi gada da wani, amma mahaifin ya ce ba a yi masa ba. Ya kuma ce ba ya shan kwaya,” in ji Faragai.

Ya kuma kara da cewa sarkin ya umarci hakiman karamar hukumar da su gudanar da addu’o’i masu yawa domin gujewa faruwar irin wannan lamari.

Kakakin Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, bai amsa kiran da aka yi masa domin tabbatar da rahoton ba. In ji Daily Post.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp