fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ɗan shekaru 16 ya kashe kansa a Kano

Date:

Ibrahim Lawan mai shekaru 16 a duniya ya kashe kansa a kauyen Kuki da ke karamar hukumar Bebeji a jihar Kano.

A wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na karamar hukumar Bebeji na masarautar Rano, Nasiru Habu Faragai ya fitar, ta ce sarkin ya umarci hakimin kauyen da ya fara gudanar da bincike na gaskiya kan musabbabin mutuwar.

“Sarkin ya damu da lamarin, ya tambayi hakimin gundumar ko yaron yana shaye-shayen miyagun kwayoyi. Ya kuma tambayi mahaifin ko yana da matsalar tabin hankali ne ko kuma sun yi gada da wani, amma mahaifin ya ce ba a yi masa ba. Ya kuma ce ba ya shan kwaya,” in ji Faragai.

Ya kuma kara da cewa sarkin ya umarci hakiman karamar hukumar da su gudanar da addu’o’i masu yawa domin gujewa faruwar irin wannan lamari.

Kakakin Rundunar ’Yan sandan Jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa, bai amsa kiran da aka yi masa domin tabbatar da rahoton ba. In ji Daily Post.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp