fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ɗan majalisar wakilai ya fice daga jam’iyyar APC

Date:

Dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Iseyin/Itesiwaju/Kajola/Iwajowa a majalisar tarayya, Honorabul Shina Abiola Peller, ya fice daga jam’iyyar All Progressives Congress (APC).

Peller wanda dan asalin garin Iseyin ne a shiyyar Oke Ogun geo-political zone a jihar Oyo, ya bayyana hakan ne ta wata wasika da ya aikewa shugaban gundumar sa.

An zabi Peller ne a jam’iyyar APC a 2019.

Ya kasance daya daga cikin masu neman kujerar Sanatan Oyo ta Arewa a karkashin jam’iyyar APC a zaben fidda gwanin da aka yi kwanan nan.

Sai dai dan majalisar ya fice daga APC, amma bai bayyana inda ya koma ba.

Peller, a cikin wasikar da ya sanyawa hannu da kan sa kuma ya aika wa shugaban jam’iyyar APC Ward 9, Koso a karamar hukumar Iseyin, ya dage cewa ya dauki matakin ne bayan ya yi shawarwari da jama’ar sa.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Rashin abinci mai gina jiki Najeriya ce kan gaba a Afirka ta biyu a duniya

Babbar mai taimaka wa shugaban Najeriya Bola Tinubu kan...

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan...

Ba don Tinubu ba ko zaɓen fitar da gwani Buhari ba zai ci ba

Babban mai taimaka wa Shugaba Tinubu kan kafofin yaɗa...

Majalisa ta gayyaci Gwamnan Filato kan tsaron jihar

Kwamitin wucin gadi kan matsalolin tsaron jihar Filato na...

Sojoji sun sun kashe ‘yan Boko Haram 24

Rundunar Sojoji ƙarƙashin rundunar 'Operation Hadin Kai' mai yaƙi...

Dangote zai gina rumbum man fetur da dizel a Namibia

Matatar mai ta Dangote da ke Najeriya za ta...

Dangote ya rage farashin litar mai zuwa ₦820

Kamfanin matatar man Dangote ya rage farashin litar mai...

Dubai ta sake tsaurara matakan bai wa ‘yan Najeriya biza

Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, UAE ta sake sanya wasu dokoki...

‘Yan Bindigar Katsina ‘yan asalin jihar mu ne – Gwamna

Gwamnan Katsina Umaru Dikko Radda ya ce galibin 'yan...

Zan yi wa ADC aiki ina cikin jam’iyyar PDP – Sule Lamido

Jigo a babbar jam’iyyar hamayya ta PDP a Najeriya...

Buhari da Tinubu kan su a hade ya ke – Garba Shehu

Mai magana da yawun tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari...

Ganduje ya kama aiki a hukumar kula da filayen jirgin sama

Tsohon shugaban jam'iyyar APC mai mulki, Abdullahi Ganduje, ya...
X whatsapp