fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan ta’adda sun yi garkuwa da jami’in hukumar raya Yankin Neja Delta

Date:

An yi garkuwa da wani babban jami’in Hukumar Raya Yankin Neja Delta (NDDC) Engr Kingsley Okorafor a kusa da gidansa da ke Umuadara Umulogho mai cin gashin kansa a Jihar Imo.

DAILY POST ta tattaro cewa, ‘yan bindigar sun yi awon gaba da shi ne da sanyin safiyar Asabar, kimanin kilomita uku daga wani shingen binciken sojoji a yankin.

Tuni dai sarkin gargajiya na yankin Eze, Patrick Uwalaka, ya tabbatar da faruwar lamarin.

Wata majiya ta kusa da iyalan ta shaidawa DAILY POST cewa, jami’in hukumar ta NDDC ya halarci bikin murnar marigayi, Eze Innocent Anyawu, basaraken gargajiya na yankin Ndihu a karamar hukumar Obowo, wanda ake shirin binne shi a yau Asabar 16 ga watan Yuli.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila za ta aika tawaga Qatar don tattaunawa da Hamas

Isra’ila ta yanke shawarar aika wata tawaga zuwa Qatar...

Jagoran Iran ya bayyana gaban jama’a karon farko tun soma yaƙi da Isra’ila

Jagoran addini na Iran Ayatollah Ali Khamenei ya bayyana...

Muna aiki tukuru don bunƙasa noma a Najeriya – Tinubu

Shugaba Bola Tinubu na Najeriya ya tabbatar da cewa...

Duk wanda ya yi sata idan na zama shugaban ƙasa sai na yake shi – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban Najeriya, Atiku Abubakar ya yi alwashin...

Ina nan a PDP na ban gudu ba – Adeleke

Gwamnan jihar Osun, ya musanta rahotonnin da ke cewa...

Tinubu ya isa birnin Rio na Brazil don halartar taron BRICS

Shugaban kasa Bola Tinubu ya isa birnin Rio de...

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...
X whatsapp