fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan sandan jihar Edo sun harbe ƴan fashi biyu

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Edo ta ce, ta kashe wasu mutane biyu da ake zargin ‘yan fashi da makami ne a yayin wani artabu da bindiga a garin Benin a ranar Lahadi.

A cewar rundunar, ta samu labarin da sanyin safiyar Lahadi cewa, wasu gungun ‘yan fashi da makami sun kai farmaki kan wani ofishin mai da ke kan hanyar Murtala Mohamed, a cikin garin Benin, inda nan take kwamandan Crack Team ya tattara tawagar ‘yan sanda da ‘yan banga zuwa wurin.

Daga baya an samu nasarar bibiyar ‘yan fashin zuwa wani wuri na daban inda ake zargin sun sake kai wani harin na fashi da makami.

Da ganin tawagar jami’an tsaro, an ce ‘yan fashin sun bude musu wuta wanda ya kai ga yin artabu da bindiga.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp