fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan sanda sun ceto mata 10 daga hannun ƴan ta’adda

Date:

Jami’an tsaro a jihar Zamfara, sun ceto mutum 14 daga hannun ‘yan bindiga a garuruwan Nasarawar Wanke da Rijiya da ke karamar hukumar mulkin Gusau.

A sanarwar da jami’in hulda da jama’a na Rundunar Yan sanda a jihar, SP Mohammed Shehu ya fitar, ya ce, an kubutar da mutanen ne a dajin Kuncin Kalgo, kuma sun hada da mata 10, da maza biyu, da jarirai biyu.

SP Muhammad Shehu ya ce, sun samu bayanan sirri kan inda aka boye mutanen, kuma aikin ceton na hadaka ne da wasu yan kishin jiha da ke son ganin an samu zaman lafiya a Zamfara.

Tuni an mika mutanen ga yan uwansu, bayan jawabin manema labarai a shelkwatar rundunar da ke Gusau.

legitnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp