fidelitybank

DA ƊUMI-ƊUMI: Ƴan bindiga sun saka bam a gidan shugaban Ohaneze a Imo

Date:

 

 

 

A safiyar yau Asabar ne dai wai ƴan bindiga su ka ƙone gidan Babban Shugaban kungiyar inyamirai ta Ohaneze Ndigbo, Farfesa George Obiozor a Awo-Omanma, Ƙaramar Hukumar Oru ta Kudu a Jihar Imo.

An kiyo cewa maharan da su ka zo gidan Shugaban a ababen hawa, sun jefa bamabamai cikin gidan.

Sai dai kuma rahotanni sun baiyana cewa Obiozor ba ya gidan lokacin da s ka kai masa harin.

Wata majiya da ga gidan ta baiyana cewa na’urar ɗaukar hoto ce ta naɗi harin da a ka yi lokacin da shi Obiozor ɗin ba ya gidan.

Har yanzu dai Shugaban bai yi magana ba amma wani da ga cikin makusantan sa, wanda ya nemi a sakaya sunansa ya ce ya kira shi ya yi masa jaje.

Ya kuma yi kira ga ƴan sanda da su tashi tsaye su kamo waɗanda su ka kai harin.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp