fidelitybank

Da Ɗumi-Ɗumi: Ƴan bindiga sun kashe Laccara da ƴan sanda 2 a Binuwai

Date:

Wasu ‘yan bindiga sun kashe akalla mutane biyar da suka hada da ‘yan sanda biyu, malamin jami’a daya da kuma wasu biyu a wasu hare-hare a jihar Benue.

DAILY POST ta tattaro cewa, an kai hare-haren ne a kananan hukumomin Guma da Ukum na jihar.

An kashe ‘yan sanda kusan biyu a Yelewata da ke karamar hukumar Guma, da ke kan iyaka tsakanin jihar Binuwai da Nasarawa a lokacin da ‘yan bindigar suka far wa yankin.

Hakazalika, an kashe wani mai suna Fred Akaayar, malami a sashin sadarwa na jami’ar tarayya dake Wukari a jihar Taraba da wasu mutane biyu a Jootar dake karamar hukumar Ukum, dake kan iyaka tsakanin jihohin Benue da Taraba a daren ranar Alhamis.

www.legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...

Gini mai bene uku ya danne Mutane a jihar Legas

Wani gini mai bene uku ya rufta a unguwar...

Kotu ta daure Matashi dan Tiktok da ya ke sanya rigar mama

Wata kotu a jihar Kano, ta yanke wa wani...

Peter Obi ka gaggauta ficewa daga jam’iyyar mu nan da awa 48 – Labour Party

Bangaren jam’iyyar Labour da Julius Abure ke jagoranta, ya...

Lakurawa sun kashe Mutane 15 a Sokoto

Wasu da ake zargin mambobin ƙungiyar Lakurawa ne sun...

Dan wasan Liverpool Diago Jota da Kaninsa sun mu a hadarin mota

Ɗan wasan ƙwallon ƙafar Liverpool kuma ɗan ƙasar Portugal,...

Mun shirya tunkarar APC a 2027 – ADC

A ranar Laraba ne manyan ƴan adawar siyasa suka...

Mun dagulawa Iran lisafi na tsawon shekaru biyu a nukiliyar ta – Amurka

Ma'aikatar tsaron Amurka ta ce bayannan leken asirinta ya...

INEC za ta fitar da sabbin ƙa’idojin duba sakamakon zaɓe

A shirye-shiryen da take yi gabanin babban zaɓen Najeriya...
X whatsapp