fidelitybank

Da Ɗauki- Ɗumi: Sojin sama za ta shiga lamarin hukuma zaɓe a 2023 – Air Marshal Oladayo

Date:

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta nemi goyon bayan rundunar sojojin saman ƙasa, wajen tura ma’aikata da jigilar kayayyakin zabe zuwa wurare masu nisa da rashin tsaro a fadin kasar.

Hukumar ta kuma nemi goyon bayan rundunar sojin sama, domin samar da tsaro a wuraren da ba a taba samun matsala kamar yadda ta saba yi a lokacin zabukan fitar da gwani ba.

A cewar Punch, shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana hakan a lokacin da ya ziyarci babban hafsan sojin sama, Air Marshal Oladayo Amao a ranar Laraba a Abuja.

“A ranar 25 ga Fabrairu, 2023 da 11 ga Maris, 2023, hukumar za ta tura ma’aikata da kayan aiki zuwa kusan 190,000 wuraren kada kuri’a da tattara kuri’u 1,491 a fadin Najeriya,” in ji shugaban INEC.

Da yake mayar da martani, Amao ya yabawa INEC kan yadda za a inganta harkokin zabe a kasar nan.

Ya yi alkawarin bai wa INEC goyon baya da hadin kai da suka wajaba wajen jigilar dukkan kayayyakin zabe, kayan aiki ciki har da ma’aikatan da ke zuwa Najeriya zuwa kowane yanki na lungu na kowace jiha,domin tabbatar da an gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Matakan da muke ɗauka kan kisan matafiya a Plateau – Mutfwang

Gwamna Caleb Mutfwang na jihar Filato, ya ce gwamnatinsa...

Tinubu ya gaji tattalin arziki da ya kusa durkushewa – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyeson Wike, ya ce...

Har yanzu PDP tana nan da ƙarfinta – Isa Ashiru

Yayin da fagen siyasar Najeriya ke ci gaba da...

An kama ɗan shekara 70 kan zargin kashe ƙanwarsa a Jigawa

Rundunar ƴansandan jihar Jigawa da ke arewacin Najeriya ta...

Ahmed Musa za ma sabon shugaban gudanarwar Kano Pillars

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya naɗa kyaftin...

Netherlands da Jamus sun zargi Rasha da aiki da makamai masu guba a Ukraine

Hukumomin leƙen asirin ƙasashen Netherlands da Jamus sun zargi...

Kotu ta bayar da umarni Majalisa ta dawo da Sanata Natasha

Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja, ta buƙaci...

Sojoji sun hallaka ƴanbindiga da dama a Plateau

Rundunar sojoji ta ce, ta kashe ƴanbindiga da dama...

Duk wani tuggun ku Atiku da El-Rufa’i ba za ku iya kayar da Tinubu ba – Bwala

Fadar shugaban kasa ta yi watsi da kokarin da...

Mutuwar Dantata ta girgiza kasa baki daya – Tinubu

Shugaban kasa Ahmad Bola Tinubu ya bayyana Alhaji Aminu...

Wike ya caccaki Rotimi a kan jam’iyyar ADC

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya caccaki tsohon...

Tsige ni daga mukamin Wazirin Gaya ba a kan doka ba ne – Usman Alhaji

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, ya...
X whatsapp