fidelitybank

Da Ɗauki- Ɗumi: Sojin sama za ta shiga lamarin hukuma zaɓe a 2023 – Air Marshal Oladayo

Date:

Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta nemi goyon bayan rundunar sojojin saman ƙasa, wajen tura ma’aikata da jigilar kayayyakin zabe zuwa wurare masu nisa da rashin tsaro a fadin kasar.

Hukumar ta kuma nemi goyon bayan rundunar sojin sama, domin samar da tsaro a wuraren da ba a taba samun matsala kamar yadda ta saba yi a lokacin zabukan fitar da gwani ba.

A cewar Punch, shugaban hukumar ta INEC, Farfesa Mahmood Yakubu ne ya bayyana hakan a lokacin da ya ziyarci babban hafsan sojin sama, Air Marshal Oladayo Amao a ranar Laraba a Abuja.

“A ranar 25 ga Fabrairu, 2023 da 11 ga Maris, 2023, hukumar za ta tura ma’aikata da kayan aiki zuwa kusan 190,000 wuraren kada kuri’a da tattara kuri’u 1,491 a fadin Najeriya,” in ji shugaban INEC.

Da yake mayar da martani, Amao ya yabawa INEC kan yadda za a inganta harkokin zabe a kasar nan.

Ya yi alkawarin bai wa INEC goyon baya da hadin kai da suka wajaba wajen jigilar dukkan kayayyakin zabe, kayan aiki ciki har da ma’aikatan da ke zuwa Najeriya zuwa kowane yanki na lungu na kowace jiha,domin tabbatar da an gudanar da zabe cikin gaskiya da adalci.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp